Posts

WANI DAN VIGILANT YAYI BATANCI YAKUMA GAMUDA AJALINSA

Image
ANƘARA YIN JAHADI ✊         Jiya Ansamu wani ɗan banga Musulmi jahili  daƙiƙi mai suna Halliru a Lugbe Garage Abuja , yayi ɓatanci ga Annabi Muhammad (S.A.W) inda Ayau Masoya Almustapha suka Aikashi lahira ya Amsa Tambayoyi ya karɓi sakamako .         Munsamu cewa ɗan bangan yazo kama mai Laifi ne , sai Al'umma suka ce bazai tafi dashi ba , Shine Ya Ambaci Annabi (S.A.W) yace ko shi yazo Bazai iya hana ya tafi dashi ba "Subhanallaah !!! "         A yau Al'umma suka riske shi a gida yana cin Abinci suka fiddo dashi , Suka jejjefe shi da manyan duwatsu har sai da suka aika shi ƙiyama daga bisani suka Cinna mashi wuta .         Amma a fahimtata shi Bai faɗi Abunda ya faɗa ba saboda yaci zarafin  Manzon Allah (S.A.W) , ya faɗa ne bisa rashin sanin Hukuncin da zai biyo bayan mutum idan ya misalta irin haka a Addinan ce , Sai dai aikin gama-ya Gama , Jahilci da rashin ...

Masu garkuwa da mutane sun sace tsohon general manager na hukumar tashar jiragen ruwa a kano

Image
Anyi garkuwa da tsohon general manager na hukumar kula da tashohshin jiragen ruwa ta kasa Bashir M Abdullahi a Kano. Anyi garkuwa da shi ne a yammacin yau laraba a gonarsa da ke kauyen Gomo a karamar hukunar Sumaila. Wani mazaunin kauyen na Gomo ya ce wasu Yan bindiga da ba'a san ko suwa ye ba ne su kai awon gaba da shi a yayin da yake duba gonarsa da ke kauyen. Yayin da aka tuntubi kakakin rundunar 'yan sandan jihar Kano DSP Haruna Kiyawa, ya bayyana cewa ba shi da masaniya a kan lamarin, amma zai bincika ya sanar da hakikanin lamarin.

INDA Ranka, namiji me Yawo Da Kayan Mata.

Image
Wani Dan Ƙasar Jamus Kenan Mai Yawo Da Kayan Mata Mutumin mai suna Mark Bryan ɗan shekaru 61, yana da mata har da ɗiya.

El'rufa'i yaja Kunnen jami'an tsaro da su zage damtse wajen kare rayuwar al'umar jahar kaduna.

Image
Gwamna Nasir El-Rufai na Jihar Kaduna, ya aika da saƙon ta’aziyya da jimami ga iyalan waɗanda ‘yan bindiga suka kashe da waɗanda suka sace a Kudancin Kaduna, cikin yankin Chikun da Ƙaramar Hukumar Igabi. Cikin wata sanarwa da Kwamishinan Harkokin Tsarin Cikin Gida Samuel Aruwan ya fitar a ranar Litinin, ya ce jami’an tsaro sun bada rahotonnin yadda ‘yan bindiga suka kai hari a Cocin Baftisma na Emmanuel a garin Kakkau Daji da ke cikin Ƙaramar Hukumar Chikun, har suka kashe Yusuf Dauda a cocin. Sannan kuma maharan sun kwashi mutane da dama suka yi gaba da su a cikin daji. Sanarwar da Aruwan ya fitar ta tabbatar da an ji wa wani mai suna Musu Yusuf rauni a cocin. “Kuma ‘yan bindiga sun kashe wani mai suna Ɗahiru Sani a Kangon Kadi duk dai a cikin Ƙaramar Hukumar Chikun da wani Bello Alhaji a cikin Ƙaramar Hukumar Igabi, a wani ƙauye mai suna Barebari. “Har yau a wannan yanki a garin Sauran Giwa, an kashe Hakilu Umar da Muntari Umar, a lokacin da su ke kan hanyar komawa gida d...

da tsohuwar Zuma ake magani Hotunan Mansurah Isa da Sani Danja.

Image
Daga shamsuddeen. Jaruma Mansurah Isah ta yi wani rubutu a kan tsohon mijinta, Sani Musa Danja, tare da sakin wasu sabbin hotunanta tare da shiJarumar ta nuna cewa tana da kyakkyawar alaƙa tsakaninta da shi, kuma ta yi wasu kalamai na barkwanci akan JaruminTuni dai masoyan ta suka fara tofa albarkacin bakinsu a kan sabon rubutun, inda mafi yawa suke rokonta da su sasanta kan su ga abinda Jarumar ta wallafa a shafinta na instagram ''Ya kamata na sassauta mishi, Jaruma Mansurah Isa ta sake magana kan tsohon mijinta Sani Danja Hoto: @Mansurah_Isah Sannan takara dacewa,  ''"Eyyah, Ɗan bawan Allah, shin murmushi yake yi kuwa? ku taimaka ku taya ni dibawa dan allah.""Bai kamata wanna kwalliya ta tafi a banza ba, ina tunanin ya dace in sassauta masa na buɗe shi ko zai ga wannan rubutun."  To dama ai hausawa sunce da tsohuwar Zuma ake magani. 

Sabbin Hotunan Jarumar Kannywood Maryam Yahaya Wadda Take Fama Da Cutar Typoid Da Malaria.

Image